Shirin Yamma – DW – 07/27/2021
  1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma

July 27, 2021

Cikin shirin za a ji yadda mazauna gabar tafkin Chadi suka fara ayyukan farfado da rayuwar yau da kullum bayan da rikicin Boko Haram ya nakasa yankin. A Najeriya ana dora ayar tambaya ne a kan makomar daliban makarantar Kagara da ke hannun 'yan bindiga.

https://p.dw.com/p/3y9Gt